Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gyaran Kundin Tsarin Mulki

Kwamitin gyaran tsarin mulki na Majalisar dattawa ya bayar da shawarar a koma wa hukumar zabe ta kasa (INEC) da hakkin gudanar da zabubbukan kananan h

Ya kashe mahaifiyarsa da kannensa saboda kudi

A makon jiya ne mutanen garin Gusau, musamman mazauna unguwar nan da ake kira Mutuwa Geji, suka wayi gari cikin tashin hankali da tsoro da kuma mamaki

Sojoji sun kashe wani ango a kan wayar salula

Iyayen wani matashi  dan shekara ashirin da biyar , mai niyyar aure kwanannan, mai suna Ahmadu Yahaya wanda ya rasa ransa a hannun sojoji a sakam

Dangote ya zama attajiri na 25 a duniya

A yanzu haka hamshakin dan kasuwan nan kuma shugaban rukunin kamfanonin dangote, Alhaji Aliko dagote ya zama na 25 a jerin masu kudin duniya saboda ma

Rayuwar ’yan gudun hijirar Najeriya a Nijar

Kimanin ‘yan gudun hijira 6, 000 ne daga Jihar Barno suka ketara zuwa karamar Hukumar Bosso da ke lardin Diffa ta kasar Nijar don neman mafaka tun bay