Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda sun gano gawar matar da ta bace shekara 10 a dakin danta

Dakarun yaki da aikata munanan laifuffuka na rundunar ‘yan sandan jihar Imo sun gano gawar wata mata mai shekaru 78 mai suna Misis Lucy Osagwe

‘Yan bindiga sun mayar da garin Bama kufai

Yan bindiga sun kai wa cibiyoyin jami’an tsaro da ke Bama a jihar Borno farmaki inda suka kashe ‘yan sanda 22 da jami’an gidan yari 14 da sojoji guda

Jana’izar Dagaci ta ja asarar rayuka a Wukari

A ranar jumma’ar da ta gaba ne wani sabon rikici ya barke a garin Wukari da ke jihar Taraba inda aka samu asarar rayuka da kuma dukiyoyi na miliyoyin

An yi wa ’yan fashi da makami kofar rago a Ibadan

Da yammacin ranar Asabar ne wadansu ‘yan fashi su shida suka yi harbe-harben bindiga domin tsorata jama’a da ke zaune a unguwar Sabo Ibadan inda suka 

Yadda aka saki Ali Monguno

A ranar Litinin da ta gabata ne wadanda suka yi garkuwa da dattijon nan Shattima Ali Monguno suka sako shi bayan sun yi awon gaba da shi lokacin da ak