Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sa harajin N15m kan al’ummar Mazabar Sanata Tambuwal

Al’ummmar yankin Karamar Hukumar Yabo ta Jihar Sakkwato sun koka cewa ’yan bindiga sun kakaba musu harajin Naira miliyan 15 tare da barazanar ka

Jami’an tsaro sun harbi matar aure sun lakaɗa wa jama’a duka a Katsina 

“Jami’an C-Watch suka harbe ni sau uku — sau biyu a ƙugu, da sau ɗaya a ƙafa. Har yanzu ina ɗauke da harsasai biyu a jikina. Likitoci sun ce sai sun m

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga 80 a Kebbi

Dakarun sun yi nasarar daƙile wani mummunan hari da sama da ’yan bindiga 400 suka kai garin Ribah, inda aka yi musu mummunar ɓarna.

Tinubu ya gana da sabbin hafsoshin tsaro

A makon jiya ne Tinubu ya tuɓe hafsan hafsoshin Najeriya, Janaral Christopher Musa da sauran hafsoshin tsaron ƙasar.

Zanga-zanga ta ɓarke a Kamaru

Wani bidiyo ya nuna yadda aka lalata wani ginin majalisar birnin, bayan da masu zanga-zangar suka far masa.