Manyan Labarai

Manyan Labarai

Paul Biya mai shekara 92 ya lashe zaɓen Kamaru

Zuwa ƙarshen wa’adin, Biya wanda ya shekara 43 a gadon mulki tun 1982 zai cika shekara 50 a kan mulki a lokacin yana dan shekara 99 a duniya

Mai mata ɗaya abin tausayi ne — Sanata Nwoko

Sanata Nwoko, wanda shi ne mijin shahararriyar jaruma Regina Daniels, ya ce ba ya da-na-sanin auren matansa huɗu kuma yana da niyyar ƙarawa, saboda Ba

Saukar Farashin abinci: Manoma da gwamnati na nuna wa juna yatsa

Manoma sun ce faɗuwar farashin kayan abinci ya jawo musu asara, inda suke zargin gwamnati da shigo da abinci daga ƙasashen waje da kuma rashin tallafa

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?

Tun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin ha

Dangote na shirin faɗaɗa matatarsa don zama mafi girma a duniya

Dangote ya ce idan aka kammala aikin faɗaɗa matar za a samu guraben aikin mutum 65,000.