Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shugabannin yanzu ba su jin shawara -Dasuki

Sarkin Musulmi na 18, Alhaji  Ibrahim Dasuki, a wannan tattaunawa da ya yi da Aminiya a gidansa da ke Kaduna domin cika shekaru 46 da kashe dan uwansa

Hakimin Kachiya ya sha da kyar don daura fatar damisa maimakon rawani

A karshen makon da ya gabata ne Hakimin Kachiya da ke a masarautar Adara a jihar Kaduna, Alhaji Sabi’u Suleiman ya tsallake rijiya da baya a yayin da

TATTAUNAWAR SHEKARA-SHEKARA TA DAILY TRUST KARO NA 10

Juyin-juya hali zai yi wuya a Najeriya -Mathew Kukah

’Yan siyasa ke rura wutar rikici a Arewa – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’adu Abubakar ya bayyana cewa wadansu ’yan siyasa marasa kishin al’ummarsu da kuma kasa ne suke rura wutar rikice-rikicen

Mahauci ya fafe cikinsa da wuka

A ranar Litinin  da ta gabata ne da misalin karfe 9 na safe wani mai sana’ar fawa a kasuwar Tudun wadan Zariya mai suna Tanko da ake yi masa lakani da