Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gyaran Tsarin Mulki: Tsarin karba-karba da na wa’adin mulki sau daya basu samu karbuwa ba

A yayin da a yau ne ‘yan majalisar wakilai ke kammala sauraron ra’ayoyin jama’a a fadin kasar nan, su kuma ‘yan Majalisar Dattawa za su fara nasu,

‘ ’Yan sandan Zamfara suka hada kai da barayi aka kama ni’

Wani mai kama barayi a Jihar Zamfara Malam Abdullahi Kurma ya zargi ’yan sandan jihar da hada kai da barayi wanda hakan ke jawo yawan kashe-kashen da

barawon da ya yi wa tsohon Gwamna sane ya shiga hannu

Wani mutun da ake zargi ya kware a wajen yi wa manyan mutane sata a wajen taro dubunsa ta cika a lokacin da ya samu sa’ar yi wa tsohon Gwamnan tsohuwa

Mai damfara da sunan shi Aljani ne ya shiga hannu

Wani mutum da da ake zargi da aikata zamba cikin aminci mai suna Yusuf Abdullahi dan Fulani ya fada hannu a daidai lokacin da yake kokarin amsar Naira

Sabanin ra’ayi ya dabaibaye tayin sulhun Boko Haram

Bukatar da kungiyar  Jama’’atu Ahalus Sunnah Wal Jihad, da aka fi sani da suna Boko Haram ta yi na a yi sulhu tsakaninta da gwamnati ta haifar da taka