Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shugaba Mandela ya yi farin cikin ganin hotonsa a sababbin kudin Afirka ta Kudu

Mista Nelson Mandela, tsohon Shugaban Afirka ta Kudu bakar fata na farko, ya yi matukar farin cikin ganin hotonsa a jikin sababbin takardun kudin kasa

’Yar shekara 43 ta haifi ’ya’ya hudu a Lafiya

Wani abun farin ciki ya faru ga iyalan Daraktan Kudi na Ma’aikatar Shari’a da ke Lafiya jihar Nasarawa, Abdul Na Audu, inda uwargidansa mai suna Zaina

Yunkurin gano man fetur a Arewa Man fetur din da ke Bidda ya fi na yankin Neja-Delta yawa -Injiniya Y. Y. Sani

Kwanakin baya ne  kwamitin da Gwamnatin Jihar Neja ta kafa domin tabbatar da man fetur da aka ce akwai a yankin Bidda ya hakikance mata  cewar akwai d

‘Yadda na yi goyon cikin ‘yan ukun da na haifa a haihuwata ta 12’

Wata mata mai suna Malama Delu da ke kauyen Unguwar Namanda a karamar Hukumar Faskari a Jihar Katsina ta haifi ’yan uku maza a ranar Asabar da ta gaba

Ibon da ya yi wa Boko Haram sojan-gona ya amsa laifinsa

A ranar Talatar makon jiya ne rudunar ‘yan sanda a Zariya ta yi nasarar kama wani dan kabilar ibo mai suna Uche Owuma wanda yake zaune a kan titin Por