Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kori dan sandan da ya kashe yaro dan shekara 12

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta kori jami’inta mai suna Saja Laminu Adamu bisa laifin harbe wani yaro dan shekaru 12 mai suna Hassanu Muhalli a ung

Kotu ta tura matasan da suka kashe Cynthia gidan yari

Kotun Majistare da ke Yaba a jihar Legas ta bayar da umarnin a ci gaba da tsare wasu matasa guda hudu a gidan yari saboda zarginsu da ake yi da laifin

Buhari ya kai wa Kwankwaso ziyara

Tsohon Shugaban kasa kuma dan takarar Shugaban kasa a zaben bara a karkashin Jam’iyyar CPC Janar Muhammadu Buhari ya kai ziyarar jaje ga Gwamnan Jihar

Takaddama kan kirkiro ’yan sandan jihohi tana kara bunkasa

Takaddama game da batun kirkiro da ‘yan sandan jihohi a kasar nan sai kara kamari take  yi inda ake ta kara samun masu goyon yunkurin da kuma masu suk

Azumi 30: Dalilinmu na bijire wa Sarkin Musulmi -Limamin Farfaru

Wannan shekarar ita ce ta biyar da Sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ke jagorantar al’ummar musulmin Nijeriya ga al’amurran ibadunsu, musamm