Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sai an daina cin hanci a kasar nan zan bar hawa keke – Dokta Sani Waziri

Dokta Sani Waziri kwararre ne a fannin kimiyyar aikin gona da ilmin kwari da tsirrai, tsohon ma’aikacin  Ma’aikatar Gona ta Tarayya kuma sojan sa-kai

Ubangiji na azabtar da mu ne saboda zunubanmu – Gwamna Jang

Amakon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Filato Mista Jonah Dabid Jang ya ce ba za a sake samun tashin hankali a jihar ba.

‘Abin da ya sa na auri ’yar shekara 70’

Wani dattijo dan kimanin shekara 80 ya shiga cikin ma’aurata 250 da hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta daura musu aure a lokaci guda, a karo na biyu na s

Dubban Fulani sun shiga cikin mawuyacin hali a sannanonin da aka tanadar masu a Filato

Dubban al’ummar Fulani makiya da suka tashi daga kauyukan nan guda biyar da suke karamar Hukumar Barikin Ladi a Jihar Filato suka koma sansanonin da a

Yadda aka kai hare-hare da makaman roka a garin bukur

An kai wa wata makarantar islamiyya mai suna Nurul Islam hari da makamin roka a safiyar ranar talata kuma a wannan ranar an sake kai wadansu hare-hare