Idan Tinubu ya gaza zai yi wuya a samu shugaban da zai yi nasara — Shehu Sani
Ya kuma bayyana takaicinsa kan yadda ‘yan siyasar Najeriya suka mayar da juna abokan gaba.
Manyan Labarai
Ya kuma bayyana takaicinsa kan yadda ‘yan siyasar Najeriya suka mayar da juna abokan gaba.
Sarkin ya ce Kano na da tarihi mai yawan gaske don haka babu wanda zai iya rusa wannan tarihi.
Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya karyata zargin kisan kiyashi ga Kiristoci a Najeriya, yana mai cewa wannan ikirari ƙarya ne
Wasu da ake zargin masu kwacen waya ne sun kashe ma’aikaciyar jinya a Asibitin Gambo Sawaba da ke Zariya a jihar Kaduna mai suna Hadiza Musa.
Har yanzu Najeriya na daga cikin ƙasashen da suka fi fama da cutar HIV da tarin fuka da maleriya a duniya.