Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta yi wa fasto ɗaurin rai-da-rai kan fyaɗe ga ƙananan yara

Kotun ta ƙara yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru 14 a gidan yari bisa laifin zubar da cikin wasu daga cikin mabiyansa waɗanda ya ci zarafinsu tare da

Tsohon Shugaban ’Yan Sanda ya janye daga takarar Gwamnan Yobe

Usman Baba Alƙali wanda ke neman takarar Gwamnan Yobe a ƙarƙashin inuwar Jam’iyyar APC, ya sanar da haka ne bayan kokarin masu ruwa da tsaki na

An fargabar cutar Sanƙarau ta kama mutum 105 a Katsina

Ana bayar da kulawar gaggawa ta musamman ga duk wanda ya nuna alamomin cutar sanƙarau, da suka haɗa da ciwon kai mai tsanani, amai da kuma maƙalewa wu

NAJERIYA A YAU: Yadda Wasu Al’ummomi Suke Kare Kansu Daga Ambaliyar Ruwa

Tun kafin damina ta yi nisa, wasu alummomi sun fito da hanyoyin da za su magancewa kansu matsalar ambaliyan ruwa.

EFCC ta kama shugaban Hukumar Makamashi kan badaƙalar Naira biliyan 500

An naɗa Mustapha Abdullahi Shugaban ECN bayan ya shafe fiye fa shekaru 10 yana aiki a Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur NUPRC.