Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta, Isra’ila ta kashe Falasdinawa 3 a Gaza

Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka kulla tsakanin kungiyar Hamas da Isra’ila, akalla Falasɗinawa uku sun rasa rayukansu a ranar Alhamis sakamako

NAJERIYA A YAU: Yadda Cire Darasin Lissafi Zai Taimakawa Dalibai Shiga Jami’a

Cire darasin Lissafi daga jerin wajibcin da ake buƙata domin samun shiga manyan makarantu ya samu karɓuwa daga wasu ɓangarori na dalibai da malamai. W

Tinubu na ƙoƙarin mayar da Najeriya mai jam’iyya ɗaya — ADC

ADC ta ce zaɓen 2027 zai kasance tsakanin Tinubu da ‘yan gwagwarmayar ceto Najeriya.

Majalisar Dattawa za ta tantance Amupitan a ranar Alhamis

A makon da gabata ne Tinubu ya aike wa Majalisar Dattawa sunan Amupitan don tantance shi.

Hauhawar farashi ya sauka zuwa kashi 18.02 a watan Satumba — NBS

A cewar rahoton hukumar farashin kayan abinci ya ragu da kashi 1.57, idan aka kwatanta da watan da ya gabata.