Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnan Bayelsa ya fice daga jam’iyyar PDP

Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya fice daga jam’iyyar PDP.

Kotu ta umarci a tono gawarwakin wadanda gobara ta kashe a Legas don yin bincike

Kotun Babban Majistare da ke Yaba ta bayar da umarnin a tono gawarwakin mutane 10 da gobara ta kashe a ginin Afriland Towers da ke Legas a ranar 16 ga

Kotu ta aike da mutumin da ake zargi da satar yaran Kano yana kaiwa Delta zuwa gidan gyaran hali

Babbar Kotun Jihar Kano a ranar Talata ta bayar da umarnin aikewa da Ogugua Christopher zuwa gidan gayarn hali bisa zarginsa da hannu a sata da kuma s

DAGA LARABA: Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?

Yadda ‘ya’yan jamiyyar PDP ke ficewa suna komawa jam’iyya mai mulki na cigaba da nuna yadda take kara samun koma baya a siyasar Najeriya.   Banda

An kama mata da miji suna safarar makamai a Kaduna

An kama ma’auratan ne dauke da harsasai 1,207 a wani shingen binciken inda sojojin Rundunar Operation Fansan Yamma