Zaben Kamaru: Issa Tchiroma Bakary ya lashe yankunan da Biya ke da rinjaye
Sakamakon farko na zaben shugaban kasar Jamhuriyar Kamaru da ake ci gaba da kirgawa ya nuna jagoran adawa, Issa Tchiroma Bakary, ya samu gagarumin rin
Manyan Labarai
Sakamakon farko na zaben shugaban kasar Jamhuriyar Kamaru da ake ci gaba da kirgawa ya nuna jagoran adawa, Issa Tchiroma Bakary, ya samu gagarumin rin
An fara musayar fursunonin yaƙi tsakanin Hamas da Isra’ila a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar zaman lafiya a Gaza
Biya, wanda ya shafe shekaru 43 yana mulkin ƙasar, ya fafata da ’yan takara 11, ciki har da tsoffin muƙarrabansa.
Atiku ya ce wannan afuwa ba abin da za ta ƙari Najeriya face buɗe ƙofar ɓarna.
Ministan ya ce idan malamai suka ƙi janye yajin aikin, gwamnati za ta aiwatar da dokar don ƙin biyansu albashi.