Manyan Labarai

Manyan Labarai

AT Gwarzo ya janye wa Barau a takarar Sanatan Kano ta Arewa

Gwarzo ya sanar da janye takararsa ta kujerar Sanata domin mara wa Sanata Barau Jibrin baya

Wata mata ta cinna wa mijinta da amayarsa da ’ya’ya 2 wuta da fetur

“Har da taɓarya uwar gidan ta taɓa bin ta, amma ta tsere. Daga baya mijinta ya sasanta su sannan ya lallashe ta ta dawo gida. Abin takaici, cikin dare

Najeriya na neman ranto bashin dala biliyan 1.25 a Bankin Duniya

A halin yanzu jimillar bashin da ke kan ƙasar Najeriya ya kai dala biliyan 110.97.

Mahaifiya ta bayar da shaidar ɗanta da ake zargi da kashe matan aure biyu a Kano

Umar Awwalu na cikin waɗanda ake zargi da kisan wata matar aure, Fatima Abubakar da ’ya’yanta shida a unguwar Dorayi da ke Kano.

An sace kuɗaɗen guzurin alhazan Jigawa 3 a Saudiyya

Wani alhaji daga Ƙaramar Hukumar Kiyawa ya ce an sace Dala 400 bayan ya hau tasi daga Masallacin Harami zuwa masaukinsa a birnin Makkah