Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jerin ministocin da zargin takardun bogi ya tabaibaye su

Nnaji ya shiga cikin jerin ministoci da suka fuskanci irin wannan tuhuma

Tinubu ya umarci NAHCON ta rage kuɗin aikin Hajjin 2026

Wannan na zuwa ne kwanaki kaɗan bayan hukumar ta sanar da rafin kimanin N200,000 a kan farashin da maniyyata suka biya a bara.

’Yan bindiga sun kashe wani mutum sun sace hakimi a Kwara

Ana tsaka da Sallah ’yan bindiga suka harbe wani mutum har lahira sa’annan suka yi garkuwa da basarake a ƙauyen Rani Ramat da ke Ƙaramar Hukumar

Zargin takardun bogi: Jami’ar Nsukka ba ta taɓa ba ni takardar digiri ba — Minista

Yanzu da Mista Nnaji ya amince cewa Jami’ar UNN ba ta taɓa ba shi takardar digiri ba, tambayar ita ce, ta yaya ya samo takardun da ya gabatar wa hukum

NAJERIYA A YAU: ‘Halin Kunci Ya Sa Muke Zama A Baca A Abuja’

Yadda mutane ke zama cikin baca duk da kantama-kantaman gidajen da ke manyan biranen Najeriya.