Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya fi damuwa da siyasa sama da rayukan ’yan Najeriya — ADC

Jam’iyyar ta ce yadda Tinubu ke halartar taruka da bukukuwa, ya nuna rashin damuwarsa kam rayukan talakawa.

Hukuma ta fara binciken Ganduje kan zargin karkatar da N4bn a Kano

Shugaban hukumar ya ce da zarar sun kammala bincike za su tura lamarin zuwa kotu.

Mata da yara 95,000 ke mutuwa a sanadin shaƙar hayaƙin girki — Uwargidan Fubara

Uwargidan ta ce hayaƙin girkin ya zamo wata hanya da ke hallaka mutane cikin sauri.

Wike ya gana da Fubara da dattawan Ribas kafin kafa sabuwar majalisar zartarwa

Ana sa ran gwamnan zai kafa sabuwar majalisar zartarwa nan ba da jimawa ba.

Rundunar Sojin Nijeriya ta cafke jami’anta 16 kan saɓa ƙa’idar aiki

Rundunar sojojin ƙasar ba za ta lamunci duk wani yunƙuri da zai ɓata mata suna ba