Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ban taɓa cewa Buhari yana da alaƙa da Boko Haram ba — Jonathan

Jonathan ya ce labaran da ke yawo ba gaskiya ba ne game zargin Buhari na da alaƙa da Boko Haram.

’Yan sanda sun kama wanda ake zargi da sace hakimi a 2023 a Kano

Rundunar ta ce za ta gurfanar da wanda ake zargin a kotu idan ta kammala bincike.

’Yan sanda sun bindige Lakurawa 3 har lahira a Kebbi

’Yan sanda sun harbe wasu mayaƙan Lakurawa har lahira a yayin da ragowar suka tsere a yankin Gorun Yamma da ke Ƙaramar Hukumar Dandi da ke Jihar Kebbi

Dalilin da ya sa na tsere Kamaru bayan Boko Haram ta ƙone fadata a Borno — Basarake

Dagacin ya bayyana dalilin da ya sa ya tsere zuwa Kamaru don tsira da ransa.

Isra’ila ta kai hare-hare a Gaza duk da kiran Trump na tsagaita wuta

Sojojin Isra’ila sun kai hare-hare da dama a birnin Gaza duk da kiran da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi na a dakatar da luguden wuta bayan ƙungiya