Manyan Labarai

Manyan Labarai

PENGASSAN ta dakatar da yajin aiki, ta gargaɗi matatar Dangote

Ƙungiyar ta gargaɗi matatar Dangote kan martaba yarjejeniyar da suka yi a ofishin NSA.

Gwamna Abba ya bukaci Tinubu ya cire Kwamishinan ’Yan Sandan Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Shugaban Kasa Bola Tinubu ya cire Kwamishinan ’Yan Sanda na jihar, Ibrahim Adamu Bakori, saboda

Bayan wuya sai daɗi: Sakon Tinubu ga ’yan Najeriya

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa kasar ta shiga sabon salo na gyaran tattalin arziki, yana mai cewa matsin da ake cik

DAGA LARABA: Tasirin Bambance-bambance Tsakanin ‘Yan Najeriya Shekara 65 Da Samun ‘Yancin Kai

Tun daga ranar 1 ga Oktoba, 1960, Najeriya ta samu ’yancin kai daga Turawan mulkin mallaka. Amma tun daga wannan lokaci, al’ummar Najeriya sun kasance

Ina jinjina wa ‘yan Najeriya bisa juriyar ƙuncin rayuwa da suke fuskanta — Atiku

Duk wata gwamnati mai sanin ya kamata tana ɗaukar walwala da tsaron jama’arta da muhimmanci.