Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da tsohon Shugaban SUBEB na Jihar Neja

’Yan bindiga fiye da 200 sun kutsa garin Ibeto a Karamar Hukumar Magama, abin da ya tilasta mazauna su tsere.

Jama’ar gari sun kama ’yan bindiga 3 a Kastina

Al’ummar yankin ne suka kama mutanen suka damƙa su ga jami’an tsaron al’umma

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?

Amma alamu na cewa a baya-bayan nan wasu daga cikinsu sun sare sun kuma saduda sun dawo daga rakiyar harkar.

Malaman Kwalejin Nuhu Bamalli sun tsunduma yajin aiki

Yau Talata malaman Kwalejin Kimiyya da Ƙere-ƙere ta Nuhu Bamalli da ke Zariya a Jihar Kaduna suka fara yajin aiki har sai abin da hali ya yi.

An shiga taron gaggawa kan takun saƙar PENGASSAN da Matatar Dangote

Abin da ke faruwa yau yana da matuƙar muhimmanci ga tattalin arziƙin ƙasa da tsaron ƙasa baki ɗaya.