Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zargin ɓatanci: Kwamitin Shura na Kano ya fara sauraron koke-koke kan Malam Triumph

Kwamitin ya ce zai bai wa ɓangarorin biyu damar kare kansu.

Naɗin Olubadan: Tinubu da manyan jami’ai sun ziyarci Ibadan

Shugaba Tinubu da tawagarsa sun sauka a filin jiragen sama na Ladoke Akintola da ke Ibadan ne da misalin ƙarfe 1:30 PM na rana inda Gwamna Seyi Makind

Babu wata jam’iyya dana ke shirin komawa — Kwankwaso

Sai dai wasu rahotanni sun nuna cewar Kwankwaso ya tattauna da shugaban jam’iyyar APC kan yiwuwar komawarsa jam’iyyar.

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a Masallaci a Zamfara

Maharan sun buɗe wa Masallatan wuta yayin da suke yin sallar Asuba.

Ganduje ya gindaya wa Kwankwaso sharadin shiga APC

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce ba su da matsala da yunkurin da aka ce tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kw