’Yan bindiga sun harbi wani saboda rashin isassun kuɗi a asusunsa
Rundunar ta kuma gano maɓoyar maharan, wanda hakan ya sa suka gano wasu kayan da suke amfani da su.
Manyan Labarai
Rundunar ta kuma gano maɓoyar maharan, wanda hakan ya sa suka gano wasu kayan da suke amfani da su.
A 2024, gwamnati ta soke takardun shaidar kammala karatu sama da 22,000 daga jami’o’in bogi na Jamhuriyar Benin da Togo.
Ya zuwa yanzu dai babu tabbacin ko ganawar na da alaƙa da zarge-zargen da ake yi wa Ibas na aikata almundahana a Ribas.
Yayin da dalibaI da dama da suka rubuta jarrabawar kammala karatun sakandare suka fitar da zaton samun gurbi a makarantun gaba a bana bisa la’akari da
Noureddine Attasi shi ne shugaban Syria na karshe da ya yi jawabi a shekara ta 1967.