Manyan Labarai

Manyan Labarai

Komawar Natasha majalisa ya nuna haɗin kai zai iya yaƙar rashin adalci — Atiku

Atiku ya kafa misali da yadda Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas a matsayin mulkin kama karya.

Darajar Naira ta ƙaru bayan CBN ya rage kuɗin ruwa

Masana na ganin duk da ragin ba shi da yawa, amma idan aka ci gaba da ɗaukar irin wannan mataki za a samu sauƙi.

’Yan bindiga sun kashe mai juna biyu, sun sace mutum 8 a Kwara

Mazauna ƙauyukan sun roƙi gwamnati ta kai musu ɗauki.

UNGA: Yau Shettima zai gabatar da jawabin Najeriya a MDD

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima a ranar Laraba zai gabatar da jawabin Najeriya a taron Babban Zauren Majalisar Dinkin duniya (UNGA) karo na 8

DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata

Duk da amfanin kifi ga lafiyar jikin mutum da kuma samar da kudin shiga masana sun ce ba a amfani da shi yadda ya kamata a Najeriya.   Baya ga ba