Wata kotu ta sake bayar da umarnin kamo tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman
A makon da ya gabata ne wata Babbar Kotun Tarayya ta kama Saleh Mamman da laifin karkatar da kuɗaɗen ayyukan tashoshin samar da wutar lantarki na Zung
Manyan Labarai
A makon da ya gabata ne wata Babbar Kotun Tarayya ta kama Saleh Mamman da laifin karkatar da kuɗaɗen ayyukan tashoshin samar da wutar lantarki na Zung
Idan har mutum ya kamu da cutar hantavirus, zai tsinci kanshi da rashin lafiya ta zazzaɓi mai tsananin zafi
An kai harin ne kan maɓoyar ’yan ta’adda a Kusasu, amma cikin rashin sa’a bam ɗin da aka jefa ya kashe mutum 13.
Marigayiyar na cikin maniyyata 415 da aka tsara za su tashi a rukuni na farko na jigilar alhazai daga Jihar Taraba a ranar Litinin, 11 ga Mayu, 2026.
Sai dai ’yan takara 33, mafi yawansu magoya bayan Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, kuma yawancinsu mambobin majalisar masu ci ne, an aminc