Manyan Labarai

Manyan Labarai

Faransa ta amince da ’yancin ƙasar Falasɗinu a hukumance

Lokaci ya yi da ya kamata a kawo ƙarshen yaƙin Gaza tare da sakin sauran Isra’ilawa 48 da Hamas ke garkuwa da su.

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙara haɓaka — NBS

Tattalin arzikin cikin gida da ake samu ya ƙaru da kashi 4.23 cikin 100 a rubu’i na biyu na shekarar 2025 da muke ciki.

Dalilin da muke goyon bayan Tinubu kan karɓo bashi — Majalisar Wakilai

Duk da yake rance wajibi ne, to rufe ɓarakar sata da fitar da kuɗaɗen haramun shi ma lamari ne da ya zama dole ne.

Jariri ya mutu a bayan uwarsa yayin tsere wa ’yan bindiga a Neja

Wani jariri ya rasu a bayan mahaifiyarsa a yayin da take guje wa harin ’yan bindiga a kauyen Allawa da ke Karamar Hukumar Shiroro a Jihar Neja.

Hisbah ta kama masu safarar mata zuwa Saudiyya a Kano

Jami’an hukumar Hisbah sun kama wasu mutane bisa zargin safarar safarar mata zuwa kasar Saudiyya.