Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sanya tukwicin N10m domin kama makasan limamin coci a Enugu

Gwamnatin Enugu ta bayyana makasan a matsayin “matsorata” waɗanda suka aiwatar da kisan “rashin imani.”

Bayan biyan N50m an sako ma’aurata da ’yarsu su da aka sace a Katsina

Mahaifin Halimatu, Alhaji Ali Turare, ya tabbatar da biyan kuɗin kafin a sako ’yarsa da mijinta da jikarsa.

Duk shugaban da bai yi aiki ba bai kamata a sake zaɓarsa ba — Jonathan

Jonathan ya ce a ƙasashen da aka ci gaba ana tsige shugaba idan bai yi aiki ba.

’Yan bindiga sun kashe basarake, sun tarwatsa mutane a Sakkwato

Maharan sun sanya ɗaruruwan mutane zama ‘yan gudun hijira.

Yadda za ka dawo da kuɗinka da ka yi kuskuren turawa wa wani

Abin da za ka yi domin dawo da kuɗaɗen da ka yi kuskuren aikawa zuwa wani asusun banki ta waya