Manyan Labarai

Manyan Labarai

Laifukan kisan ƙare dangin da Isara’ila ta yi a Gaza — Rahoton MƊD

Bayanin irin laifukan kisan ƙare dangin Palasɗinawa da Kwamitin Majalisar Ɗinkin Duniya ya kama Isra’ila da laifin aikatawa a Gaza

Takari: Rayuwar baƙin haure ’yan Najeriya mazauna Saudiyya

Dubban ’yan Nijeriya ne ke zaune a ƙasar Saudiyya ba tare da takardun izinin zama ba, musamman a biranen Makkah da Madina. Rayuwarsu cike take da farg

Sauya Sheƙa: Kwankwaso ya gindaya sharuɗa kafin sake komawa APC

Kwankwaso ya jaddada cewar ba za su bari a yi amfani da su, sannan a watsar da su ba.

Babu wani hari da aka kai sakatariyar NUJ a Yobe — ’Yan Sanda

Rundunar ta ja hankalin ‘yan jarida kan tabbatar da sahihancin labari kafin wallafawa.

Wata mata ta ƙona al’aurar ’yarta da wuta kan zargin maita a Bauchi

Matar ta yi amfani da cokali ta hanyar sanya shi a wuta ya yi zafi sannan ta umarci ’ya’yanta biyu suka riƙe yarinyar sannan ta ƙona ta.