An kama su kan satar zinarin Naira miliyan 110 a Kebbi
Jami’in hukumar gidajen yari da aka kama ya amsa cewa shi ne ya sace zinare ta kimanin Naira miliyan 110 a Jihar Kebbi.
Manyan Labarai
Jami’in hukumar gidajen yari da aka kama ya amsa cewa shi ne ya sace zinare ta kimanin Naira miliyan 110 a Jihar Kebbi.
Ɗangote ya yi zargin cewa wasu miyagun ’yan kasuwan suna shirya maƙarƙashiya domin kashe matatar mansa kamar yadda aka kashe masana’antun tufafin ƙasa
Yarjejeniyar zaman lafiya da ’yan bindigar Katsina na fuskantar cikas bayan sun kai wa sojoji hari a ranar sulhun
Abun da dokar kasa ta ayyana kan umarnin da gwamna Muhammad Umar Bago ya bada kan hawan malamai mumbari.
Maharan sun yi wa masallacin ƙawanya da misalin ƙarfe 5:30 na safe, daidai lokacin da jama’a ke sallar asuba.