Ambaliya: An gano gawar ’yar shekara 3 da ruwa ya tafi da ita a Zariya
An gano gawar yarinyar bayan shafe kwanaki shida ana nemanta.
Manyan Labarai
An gano gawar yarinyar bayan shafe kwanaki shida ana nemanta.
Gwamnati ta gargaɗi mutanen da yankin da su yi gaggawar tashi.
“Motar ta faɗo ne daga saman gada ta nutse a ruwa. Da aka ciro su, mutum 19 daga cikinsu sun mutu, maza, mata da yara,” a cewar ɗan uwan amaryar.
Sarkin ya ce lokaci ya yi da matasa za su karɓe ragamar mulki daga hannun tsofaffin da suka jima suna mulkar Najeriya.
NEMA ta ce ba ta san adadin mutanen da ginin ya danne ba.