Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun harbi fasinjoji 2, sun sace makiyaya a Neja

Maharan sun kuma sace wasu makiyaya.

’Yan Najeriya sun kusa fara shan wutar sa’o’i 24 babu ɗaukewa — Minista

Ya bayyana cewa bunƙasa wutar lantarki shi ne ginshiƙin ci gaban ƙasa.

Gwamna ya aike wa majalisa dokar haramta auren jinsi ɗaya a Kano

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da mika kudirin dokar haramta auren jinsi daya, luwadi da madugo ga Majalisar Dokokin Jihar domin amincewa d

Likitoci sun tsunduma yajin aiki a fadin Najeriya

Kungiyar Likitocin Masu Neman Kwarewa ta Najeriya (NARD) ta umurci mambobinta da su dakatar da aiki a dukkan asibitocin gwamnati da ke fadin Najeriya

Ambaliyar ruwa ta tsayar da ababen hawa cak a tsakiyar birnin Abuja

An samu ambaliyar ruwa a tituna da dama na tsakiyar Babban Birnin Tarayya Abuja sakamakon mamakon ruwan saman da aka tafka da safiyar Alhamis.