Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Masu Nau’in Jinin AS Sun Fi Masu Nau’in AA Lafiya

An sha tafka muhawara kan wanda yafi lafiya tsakanin masu nau’in jini na AA da kuma AS. Ko yaya gaskiyan batun yake?

Kotu ta yanke wa jagoran Ansaru hukuncin ɗaurin shekaru 15

Ana zargin jagororin Ansarun da koyon horo a kan sarrafa makamai da haɗa bama-bamai a sansanonin ’yan ta’ada da dama.

Trump ya tiso ƙeyar rukunin farko na ’yan Najeriya daga Amurka

Rukunin farko na ’yan Najeriya da aka tsara korar su daga Amurka a karkashin Shugaba Donald Trump sun bar kasar.

Likitoci sun bai wa gwamnati sa’o’i 24 kafin tsunduma yajin aiki 

Ƙungiyar ta ce idan gwamnatin ta gaza magance matsalolinsu, za su fara yajin aiki a ranar Juma’a.

Gwamnatin Tarayya za ta gurfanar da shugabannin Ansaru 2 a kotu

Ana zargin ƙungiyar Ansaru da ɗaukar nauyin kai wasu hare-hare a faɗin Najeriya.