Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya bayar da umarnin a sake karya farashin kayan abinci

Shugaban Kasa Bola Tinubu ya umarci Kwamitin Majalisar Zartarsa ta Kasa da ya dada aiwatar da matakan da za su kara karya farashin kayan abinci a fadi

EFCC ta tsare Mele Kyari kan binciken matatun mai

Wata majiya daga EFCC ta tabbatar da cewar yana ofishin hukumar domin amsa tambayoyi.

NAJERIYA A YAU: Rayukan Da Aka Rasa Sakamakon Ambaliyan Wannan Shekarar

Ambaliyar ruwa na cigaba da lakume rayuka da yawa a kowanne damuna. Ko nawa ne adadin rayukan da suka salwanta a wannan shekaran.

Macron ya karɓi baƙuncin Tinubu a Fadar Elysee

Wannan dai wani ɓangare ne na hutun aiki da Tinubun yake yi a ƙasashen Turai da ya tafi a makon jiya.

Yadda zanga-zangar matasa ta rikiɗe zuwa tarzoma a Nepal

Muhimman gine-ginen gwamnati, ciki har da Singha Durbar da fadar shugaban ƙasa, Sheetal Niwas, su ma an kai musu hari.