Manyan Labarai

Manyan Labarai

DSS ta warware tankiyar da ke tsakanin NUPENG da Dangote

Shugabannin NUPENG sun umurci mambobinsu da su dakatar da yajin aikin da aka fara a faɗin ƙasar.

’Yan bindiga sanye da hijabi sun sace mutane 11 a Zamfara

An tsinto wata jaka dauke da rigunan mama da hijabai da suka yi amfani da su wajen ɓatar da kama.

TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki kan ƙara harajin man fetur

Har yanzu ’yan Najeriya ba su gama farfaɗowa daga ƙangin da cire tallafin man fetur ya jefa su ba.

Dalilin da muka yi watsi da buƙatar dawowar Sanata Natasha — Majalisar Dattawa

Wannan maganar tana gaban kotu, kuma majalisar ba za ta yi komai a game da batun komawar Natasha bakin aiki ba.

NAJERIYA A YAU: Tasirin Takaddamar NUPENG Da Dangote A Kan Tattalin Arzikin Najeriya

’Yan Najeriya sun shiga taraddadin abin da ka iya biyo bayana kudurin Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya (NPENG) na tsunduma yajin