Zaɓen Ribas: APC ta yi nasara a ƙananan hukumomi 20, PDP ta samu 3
Jam’iyyar PDP wadda ke mulki a jihar ta tsira da ƙananan hukumomi uku kacal.
Manyan Labarai
Jam’iyyar PDP wadda ke mulki a jihar ta tsira da ƙananan hukumomi uku kacal.
Tsohon IG din ya rasu ne a Asibitin Cedarcrest da ke Abuja a safiyar Lahadin nan.
Yanzu haka ana ƙoƙarin cafke waɗanda suka aikata wannan aika-aika domin gudanar da bincike da gurfanar da su a kotu.
Modi ya ce: “Indiya za ta ci gaba da gina dangantaka da China bisa amincewa, mutuntawa da kuma fahimtar juna.”
Mutane sun cika jirgin fiye da ƙima lamarin da ya sa ya nutse a cikin ruwa.