Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dokar ta-ɓaci: Fubara zai dawo ofis ranar 18 ga Satumba — Wike

Wike ya ce dole ne a gudanar da zaɓen domin samar da shugabanni a matakin ƙananan hukumomi.

A shekara 2 Gwamnatin Tinubu ta ware wa Legas ayyukan N3.9trn

Ayyukan da gwamnatin ta ba wa Jihar Legas ya zarce jimillar abin da ta ware wa jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da Kudu maso Gabas baki ɗaya

2027: ’Yan Najeriya suna fama da yunwa, sun san abin da za su yi — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya ce ’yan Najeriya sun riga sun yanke shawara kan zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.

Yadda jami’an tsaro suka kashe ’yan ta’adda a musayar wuta 50 a Neja

’Yan ta’addar saboda tsabar girgiza, sun riƙa sassara gawarwakin abokansu suna sanyawa a cikin buhuna, suna tafiya da su

Mutum 12 sun nutse bayan sake kifewar jirgin ruwa a Sakkwato

Hatsarin ya faru ne a daren ranar Alhamis a gulbin Shagari inda mutane suka shiga cikin damuwa da kaɗuwa kan jirgin da ya nutse da mutane da babur gud