Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindigar da suka sace ma’aurata a Katsina na neman N600m

Maharan sun yi amfani da wayar magidancin wajen kiran ‘yan uwansu tare da neman miliyan 600 a matsayin kuɗin fansa.

NAJERIYA A YAU: Matakan da ciwon suga ke bi kafin illata mai fama da shi

Mutane da dama ba sa sanin suna dauke da ciwon suga ballantana su san hanyoyin magance shi kafin ya yi tsanani. Sau da yawa ciwon sai ya kai wani mata

Wani ɗan sanda ya harbe soja a Bauchi

Wani babban jami’i a Alkaleri ya yaba wa sojojin da suka kai zuciya nesa ba tare da sun ɗauki doka a hannunsu ba.

Amurka ta ɗaure basaraken Osun kan zamba a tallafin COVID-19

FBI da wasu hukumomi ne suka gudanar da bincike, inda suka gano basaraken yana da hannu a zambar.

Babu ɗaya daga cikin buƙatunmu da gwamnati ta aiwatar — Shugaban ASUU

Shugaban ya ce dalilai da yawa na sa wa malamai na barin Najeriya zuwa wasu ƙasashe domin yin aiki.