’Yan bindiga sun sace ma’aurata da ’yarsu mai shekara ɗaya a Katsina
Maharan da ake kyautata zaton ’yan bindiga ne a ranar Talata sun sace mata da miji tare da ’yarsu mai shekara ɗaya a cikin birnin Katsina.
Manyan Labarai
Maharan da ake kyautata zaton ’yan bindiga ne a ranar Talata sun sace mata da miji tare da ’yarsu mai shekara ɗaya a cikin birnin Katsina.
A duk lokacin da aka ɗaura aure, wata addu’a da ’yan uwa da abokan arziki kan yi ita ce “Allah Ya kawo ƙazantar ɗaki”. A al’adance, ɗaya daga cikin ma
Mun bar wa Allah wannan lamari. Muna roƙonSa Ya tona asirin duk wanda ya aikata wannan laifi.
Ana fargabar wasu daga cikin taragon jirin kasan sun tuntsura, a yayin da matsafiya suka shiga tashin hankali
Kalli hotuna da bidiyo da sauran bayanai kai tsaye daga shafin Aminiya kamar kana wurin da ake gudanar da gagarumin bikin Ranar Hausa ta Duniya ta 202