Manyan Labarai

Manyan Labarai

Harin masallaci a Katsina: Mutanen da aka kashe yanzu sun kai 55

Mutanen da suka tsira da ransu a harin Gidan Manta una karamar hukumar Malumfashin jihar Katsina sun ce yayin da ake ci gaba da neman mutanen da suka

NAJERIYA A YAU: Ayyukan da fasahar AI za ta iya raba mutane da su a nan gaba

Fargabar da ma’aikata ke yi kan yadda Fasahar zamani ta AI zata iya maye guraben ayyukansu.

Nijeriya ta kori ’yan ƙasashen waje 102 bisa laifin damfara ta intanet

Fiye da rabin waɗanda aka kora kan aikata laifin damfara ta intanet a Nijeriya yan asalin kasar China ne.

Zan goyi bayan duk wanda ya goyi bayan Tinubu — Wike

Wike ya bayyana hakan ne a lokacin da yake yaba wa tsohon Sanata mai wakiltar Babban Birnin Tarayya Abuja, Philip Aduda da kuma shugaban Ƙaramar Hukum

Hatsarin jirgin ruwa a Sakkwato: Sama da mutane 20 sun ɓace

kawo yanzu an ceto mutane 25 daga cikin fasinjoji sama da 50 da ke cikin jirgin.