Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hajjin 2025: EFCC ta kama manyan jami’an NAHCON kan zargin almundahana

NAHCON ta ce za ta bai sa hukumomin da ke bincike haɗin kai domin tabbatar da gaskiya.

Kotu ta ba da belin wadanda ake zargi da kashe matafiya daurin aure a Mangu

Babbar Kotun jihar Filato mai lamba bakwai ta bayar da mutum 20 da ake zargi da hannu a kashe matafiya 13 ’yan asalin Zariya a Mangun jihar lokacin da

’Yan bindiga sun bude wa masu sallah a masallaci wuta a Katsina

Rahotanni sun ce an kai harin ne a kauyen Unguwar Mantau da ke karamar hukumar Malumfashi a jihar.

DAGA LARABA: Yadda wasu tsare-tsaren ba da tazarar haihuwa ke yin illa ga mata

Matsalolin da mata ke fuskanta wurin zaben nau’ukan tazarar haihuwa.

Kano: Za a hukunta ’yan sandan da aka gani suna karɓar kuɗi a bidiyo

Rundunar ta ce za ta hukunta su domin ya zama izina ga sauran jami’anta.