’Yan bindiga sun kashe mutum da sace shanu fiye da 300 a Kano
Kansilan mazaɓar Mainika, Auwal Abdussalam Barau, ya bayyana cewa maharan sun zo ne da muggan makamai, kuma ana zargin sun tsallako ne daga maƙwabciya
Manyan Labarai
Kansilan mazaɓar Mainika, Auwal Abdussalam Barau, ya bayyana cewa maharan sun zo ne da muggan makamai, kuma ana zargin sun tsallako ne daga maƙwabciya
Rahoton ya ce Rabiu ya zarce attajirin Afirka ta Kudu, Johann Rupert wanda dukiyarsa ta ragu zuwa dala biliyan 17.9 a shekarar 2026.
A wata sanarwa da kwamitin shirya bikin ɗaurin auren ya fitar, za a yi bikin ɗaurin auren a ƙofar gidajen Hakimai
Sojoji sun bindige ’yan ta’addan har lahira a yayin musayar wuta a ƙananan hukumomin Ƙaura Namoda da Birnin Magaji da ke Jihar Zamfara
Sojoji kama mutane biyar tare da ƙwace haramtattun makamai masu haɗari a wasu masana’antu biyu na haramtattun makamai a yankin Vom da ke a Jihar Filat