An kama manyan shugabannin ’yan ta’addan ƙungiyar Ansaru — Ribadu
Ribadu ya ce jami’an tsaro sun jima suna bin diddigin shugabannin ƙungiyar kafin kama su.
Manyan Labarai
Ribadu ya ce jami’an tsaro sun jima suna bin diddigin shugabannin ƙungiyar kafin kama su.
APC ta ce an samu tashe-tashen hankula yayin gudanar da zaɓen.
Rundunar ta ce da zarar ta kammala bincike za ta gurfanar da su a gaban kotu.
INEC ta ce jami’an tsaro na aiki yadda ya kamata domin daƙile kowace irin barazana.
Jami’an tsaro sun kama wani mutum da tsabar kuɗi Naira miliyan 25 da ake zargin kuɗin sayen kuri’a ne a zaɓen cike gurbin da ke gudana a J