EFCC ta kama ’yan damfara a ɗakin karatun Obasanjo
Hukumar ta ce za ta gurfanar da su a kotu da zarar ta kammala bincike.
Manyan Labarai
Hukumar ta ce za ta gurfanar da su a kotu da zarar ta kammala bincike.
An kai hari a wani masallaci a garin Bushe, inda aka sace aƙalla mutum 10 ciki har da limamin masallacin.
Kwamitin Sulhun da suka hada da Denmark da Faransa da Girka da Burtaniya da Slovenia ne suka kira zaman gaggawan a birnin New York na Amurka.
Isra’ila na fuskantar ƙarin fushin duniya saboda kisan kiyashi da take yi a Gaza, inda ta kashe fiye da mutane 61,000.
Ƙungiyar ta ce idan gwamnati ta gaza cika alƙawuran da ta ɗaukar musu, za su koma yajin aiki.