Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tsohon Ministan Noma Audu Ogbeh ya rasu

Iyalan Cif Audu Ogbeh sun sanar cewa a safiyar Asabar Allah Ya yi masa cikawa, yana da shekara 78 a duniya.

Yadda ma’aikatan gwamnati ke gina gidaje da kuɗin sata a Abuja

Shugaban na EFCC bayyana cewa wasu daga cikin gidajen sun shafe fiye da shekaru goma, ba tare da an kammala su ba

Sojoji sun yi wa ’yan ta’adda ɓarin wuta a Borno

Rundunar ta gano ‘yan ta’addan bayan samun wasu bayanan sirri.

PDP ta gargaɗi ’ya’yanta kan goyon bayan Tinubu a zaɓen 2027

Jam’iyyar ta ce zai fi alfanu idan kowa ya haɗa kai wajen ci gabanta.

Tinubu zai kashe tiriliyan 1.5 wajen gina layin dogo na zamani a birnin Kano

Gwamnatin Tarayya za ta kashe Naira tiriliyan daya da rabi don gina layin dogo na zamani domin saukaka harkar sufuri a cikin birnin Kano.