Hatsarin Mota: Yadda hanyar Lambata ke laƙume rayuka a Neja
Mutane da dama sun koka kan rashin kyawun hanyar, tare da buƙatar a gyara ta.
Manyan Labarai
Mutane da dama sun koka kan rashin kyawun hanyar, tare da buƙatar a gyara ta.
Shugaban Kasa Bola Tinubu, ya taya daliban nan ’yan mata ‘yan asalin jihar Yobe su uku da suka lashe gasar harshen Turanci
’Yan bindiga sun sace mutum 150 a mabanbantan hare-haren da suka kai kauyuka daban-daban na jihar Zamfara a cikin kwana hudu.
Shirin Daga Laraba, na wannan makon yayi nazari ne kan alfanun tallata ‘yan siyasa da kuma akasin haka da wasu matasa keyi a Najeriya.
Ko a bara, akalla jihohi 31 ne aka samu rahoton ambaliyar ruwa wacce ta kai ga rasa rayukan mutane da dama tare da shafar mutum miliyan daya da dubu 2