Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwamishina ya yi murabus kan ƙarbar belin dillalin ƙwayoyi a Kano

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi, ya yi murabus daga muƙaminsa saboda ce-ce-ku-ce da ya biyo bayan karɓar belin wani wanda ake zar

Mulkin Tinubu ya fi na Buhari muni — Maina Waziri

Babu wata gwamnati da ta rasa ƙima irin wannan da za ta nemi wa’adi na biyu.

Majalisa ta amince da sabuwar Dokar Masarautun Katsina

Dokar ta ba wa gwamna kadai ikon daga darajar sarki da kuma nada karin mutum a cikin masu zaben sarki

Ɗaliba ’yar shekara 15 daga Yobe ta lashe Gasar Muhawara ta Duniya

Wata ɗaliba ’yar shekara 15 daga Jihar Yobe, Rukayya Muhammad Fema, ta zama Gwarzuwar Shekarar 2025 a Gasar Muhawara ta Duniya ta Teen Eagle.

NAJERIYA A YAU: Yadda Ayyuka Suka Ragu A Jihohi Bayan Kudin Shiga Ya Karu

Manazarta dai sun ce ko kafin ƙarin ma ya kamata ya yi a ce ayyukan da gwamnatocin jihohi suke yi sun fi yadda ake gani.