Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sai an samar da ’yantacciyar ƙasar Falasɗinu za mu ajiye makamai — Hamas

Qatar da Masar sun sanar da matakin ƙasashen Saudi Arabiya da Faransa na goyon bayan samar da ƙasar Falasdinu.

Ambaliya: Mutum 165 sun mutu a Nijeriya a bana — NEMA

Ambaliyar ta shafi aƙalla mutum 119,791 a bana — kuma mafi akasari mata ne da yara.

Dadiyata: Buhari ya gaza nemo shi, Tinubu yana da lokaci — Amnesty

Ƙungiyar ta ce akwai buƙatar bayyana wa iyalan Dadiyata halin da yake ciki.

Ma’aikatan jinya sun dakatar da yajin aiki a faɗin Najeriya

Ƙungiyar ta janye yajin aikin ne bayan wani zama da ta yi da wakilan Gwamnatin Tarayya.

Rufe gidan rediyo ya haifar da cece-ku-ce a Neja

Jama’a da dama na ganin wannan mataki a matsayin take haƙƙin ‘yancin faɗin albarkacin baki.