Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe mutum huɗu da tayar da ƙauyuka 17 a Sakkwato

” A yanzu garin Kwarare da Gidan Batare da Kaura da Galadimawa, Ci da sha da Rafin gora da Kuruwa Birni, Dantayawa da sauransu, ba kowa ‘y

’Yan sanda sun ƙwato jariri da aka sace a asibitin Ekiti

An miƙa jaririn ga iyayensa, Mustapha Aliyu mai shekara 29 da kuma Salmatu Lawal mai shekara 22, bayan da jami’an ’yan sanda suka tsananta binciken la

An kama bama-baman da aka boye a cikin kayan gwangwan a Kaduna

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wasu bama-bamai da ba su fashe ba da wasu tarin makamai da aka shigar da su jihar cikin kayan gwangwan daga

Yadda kwacen babur da waya ya maye gurbin garkuwa da mutane a Birnin Gwari

Bayan kulla yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin tubabbun ’yan bindiga da jama’ar gari a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, mazauna yankin su

Bai kamata ake bai wa ɓarayi muƙamin ministoci ba — Sarki Sanusi II

Sanusi ya ce mutane da dama yanzu na shiga siyasa ne don su tara kuɗi.