Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin APC ta jefa ’yan Najeriya cikin ƙangin talauci — Shugabar LP

Shugabar ta nemi ‘yan Najeriya su goya wa jam’iyyar LP baya a babban zaɓe mai zuwa.

Ambaliya ta yi ajalin mutane, ta lalata gidaje a Adamawa

Mutane da dama sun shiga fargaba sakamakon aukuwar ambaliyar.

Za mu ba da damar shigar da kayan agaji a Gaza — Isra’ila

Aƙalla mutane 25 ne suka mutu a wasu hare-hare ta sama da kuma ta ƙasa da sojojin Isra’ila suka kai cikin dare a yankin Gaza.

Super Falcons ta lashe gasar WAFCON karo na 10 bayan doke Maroko

Tawagar ta sake kafa sabon tarihi a gasar WAFCON.

ADC ce kaɗai za ta iya magance matsalolin Arewa — David Mark

David Mark ya ce idan aka zaɓe za su magance tarin matsalolin da suka dabaibaye yankin Arewa.