Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar tsaro barazana ce ga Zaɓen 2027 — Amupitan

Maguɗin zaɓe, haɗi da barazanar tsaro na rage ƙwarin gwiwar al’umma matuƙar gwamnati ba ta tashi tsaye ba.

Dan Majalisa ya fashe da kuka yana rokon a sake zaben shi

Ɗan majalisar, wanda ya shafe shekaru 16 yana rike da wannan kujera, ya fashe da kuka ne a lokacin da yake roƙon shugabannin mazabarsa da ke neman sab

An bindige mutum 5 ’yan gida daya a Filato

’Yan bindiga sun harbe wasu mutum biyar ’yan gida daya a garin Nding da ke Karamar Hukumar Barkin Ladi, Jihar Filato.

’Yan bindiga sun harbe mutane 24 a Katsina

A kasuwar Jiƙamshi, ’yan bindiga sun harbe mutane bakwai yayin da ’yan kasuwa ke rufe shagunansu

’Yan sanda sun rufe shugabannin ACF a cikin Hedikwatar Ƙungiyar

Wani kuma ya ce rikicin shugabanci ya kau da hankali daga babbar matsalar: “Me ya sa ba a magana a kan Naira biliyan 3.9 da ACF ta karɓa a matsayin ta