Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: ”Yadda Cutar Amosanin Jini Ta Hana Ni Cimma Buri Na”

Yadda cutar amosanin jini ke hana masu dauke da ita cinma burikansu na rayuwa.

Matsalar tsaro barazana ce ga Zaɓen 2027 — Amupitan

Maguɗin zaɓe, haɗi da barazanar tsaro na rage ƙwarin gwiwar al’umma matuƙar gwamnati ba ta tashi tsaye ba.

Dan Majalisa ya fashe da kuka yana rokon a sake zaben shi

Ɗan majalisar, wanda ya shafe shekaru 16 yana rike da wannan kujera, ya fashe da kuka ne a lokacin da yake roƙon shugabannin mazabarsa da ke neman sab

An bindige mutum 5 ’yan gida daya a Filato

’Yan bindiga sun harbe wasu mutum biyar ’yan gida daya a garin Nding da ke Karamar Hukumar Barkin Ladi, Jihar Filato.

’Yan bindiga sun harbe mutane 24 a Katsina

A kasuwar Jiƙamshi, ’yan bindiga sun harbe mutane bakwai yayin da ’yan kasuwa ke rufe shagunansu