Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Yadda Kwankwaso ya karɓi ’yan APC zuwa NNPP a Kano

Taron ya gudana ne a gidan Kwankwaso da ke Kano.

An kashe mata da yara a sabon harin Filato

Sai dai wasu mazauna yankin sun zargi makiyaya da kai hari, amma sun musanta wannan zargi.

‎Sarkin Katsinan Gusau ya rasu

‎Allah ya yi wa Sarkin Katsinan Gusau da ke jihar Zamfara, Dr Ibrahim Bello rasuwa.

Yadda aka mayar da yaran da aka sace a Kano masu wanke-wanke a Kudu

“Ina da shekaru 6 lokacin da aka sace ni zuwa Onitsha, inda na shafe shekaru 5 ina aikatau. An canja mun suna zuwa Onyeduka tare da mayar da ni addini

NAJERIYA A YAU: Yadda masu yi wa kasa hidima za su ci arzikin yankunan da suke aiki

shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci yayi nazari ne kan irin damar da masu hidimtawa kasa suke dasu na samun aiki, koyon sana’a ko saka hannun